hutuna daga wajen gumursu.....yan Shi'a da sojojin Najeriya.. wanda kimanin mutane 20 ne suka rasu..acikin wanda suka rasa rai su akwai uwargidan Al Zakzaky Hajiya Zeenat tare da danta Ali Zakzaky dakuma Malam Turi tare likitan yan Shi'a Mustapha Saeed