1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Slider » Zafin So Part 5

Zafin So Part 5

By Abdul Mk
Add Comment
Sunday, 8 May 2016
*Ita kuwa  maryama bin motarsa kawai tayi da kll har sai data daina hangota.
Wani murmushine ke tashi daga fuskarta ta dawo da kllnta ga wayar dake hnnta ta juya tare da barin wurin da take tsaye cike da farin cikin data dade batayi irinsa ba.
**BAYAN KWANA UKU**
Misalin karfe takwas na dare zaune a falon kayataccen gdn ahalin gdn ne dukkaninsu harda imran idan ka cire zahra wacce ita kadai ce bata falon, zaune a kujeru daban-daban. hira suke tabawa sosai, Abbas na bada lbrn a irin ynyn daya tsinci kansa a kasar germany da yadda zamansa ya kasance.
Zuwa daddy ya gyara zama tare da duban Abbas sosai yace "nayi iya iyawata dakai akan kayi karatunka a fannin kasuwanci amma kaki ka dage akan cewa lallai lawyer kake sha'awa, to gashi dai ka zama a yanzu.."
Abbas yace "daddy da ace ni kadai ne toda bani da zabi dole nayi kasuwanci amma akwai imran shima danka ne kuma abnd yake sha'awa kenan shi yasa naga toni bari na tafi wani bangaren.."
imran ya katseshi da cewa "daddy wlh ba wani fada kawai yake, fakewa kawai zaiyi da haka."
Abbas ya zabga masa harara kawai ya kauda kansa da cewa "Eh meye aibu don nayi kokarin yin abnd nake so??"
Daddy yace "koma dai meye yanzu gashi ka samu ai, ma'aikatar shari'a ta kasa ta nemi yiwuwar kayi aiki dasu to matsalar gsky dole sai dai ka koma Abuja da zama din-din-din to na nuna musu hakan bame yiwuwa bane.
Akwai ire-iren hakan da yawa amma gsky duk ban aminta dasu ba sbd wasu dalilai, daga karshe dai hukumar kare hakkin dan adam da kula da hakkokin mata ta duniya sun nemi kayi aiki dasu ta reshensu dake nan kano zaku zauna dasu zaka sa musu hannu a contract din da kukayi dasu, sannan ka shirya zaka fara lecturing akan shari'a a sabuwar jami'ar northwest university a ranakun karshen mako. Haka kuma an zabe ka a matsayin me lura da daidaiton tfyr da kotun ma'aikata ta kasa.
Don haka sai ka shirya ayyukan dake gbnka ba kanana bane."
Abbas ya gyada kai tare da cewa "insha Allahu zanyi iya bakin kokarina."
momi ta kada kai tare da cewa "aiki ya samu maza sai a mayar da hnkl ayi aiki tukuru da gsky kuma."
Abbas yace "momi dama ai ni banyi sha'awar yin wannan aikin don kudi ko abnd zan samu ba sbd ba sune matsalata ba, zanyi ne don Allah sbd sau da yawa me gsky kan zama mara gsky, mara gsky kuma ya zama me gsky sbd kudi.
Akan daure wanda bai cancanci dauri ba sbd watakila bashi da masu tsaya masa.
A wasu lktn kuma akan saki wanda yakamata a daureshi sbd kawai watakila yana da kudi da dama gami da kwararrun lauyoyin da zasu kareshi, wanda ba haka yakamata tsarin ya tafi ba."
daddy ya kada kai tare da cewa "na dade da fahimtar manufarka my son, ahh! Akwai mota ta zamani wacce aka yita musamman sbd mutane masu tfy daga wuri zuwa wuri nan da nan, takanyi tfyr awanni masu yawa ckn kankanin lkc nasa a kawo maka ita daga japan sbd yawan zirga-zirgar da zaka fara yi."
cikin rusunawa abbas yace "ina ma2kar godiya daddy Allah ya kara arziki da wadata."
ameen daddy ya fada.
Safiyya dake zaune can gefe tace "yaya duk ranar da zaka fara shiga kotu zamu je tare sbd ina so na ganka a ckn kayan lauyoyin nan kana zuba."
duk sukai dry.
Daddy yace "ka shirya kuma jibi asabar kenan? Zaku je can kauye kai da y'ar uwarka ku gaida mutanen can musamman kakar taku don kai wajen shekararka hudu kenan rabon dasu ganka, sai ka sanar musu da batun aurenka da kanka."
ckn rashin fahimta ya dago kai tare da cewa "aurena kuma daddy??"
hade da daga kai daddy yace "Eh aurenka da zahra, tsohon alkawari tunda dadewa kune dai baku sani ba."
wai zahra ta gdn nan??
Bakinsa na rawa ya tmby. "Kwarai ita" momi ta fada.
A hnkl fuskar Abbas ta fara sauyawa daga walwalar da take yi a baya, idanunsa suka zaro waje, zahra!! Ya tmby kansa.
Yabi fuskokin duk wadanda ke zaune a falon gami da zahra dake isowa falon a dai-dai yanzu, jin abnd aka fada yasa taji tamkar anyi mata albishir da aljanna, yau dai Allah ya kawo ranar da burinta zai dau hnyr cika.
Abbas kuwa juyowa yayi tare da cewa " amma ni gsky babu wani syy tsakanina da zahra domin ni ina da wadda nake so amma ba zahra ba."
zuciyar zahra ta buga da karfi kamar zata fito waje, lkc guda jikinta yayi mata wani yarrr! Dakyar ta iya zaman da take shirin bayanda hawayen zazzafan so suka riga dira kasa kafin ta zauna, da sauri da goge idonta ba tare da kowa ya lura ba.
Daddy yace "kana da wata ko babu kana sonta ko baka sonta duk bai shafeni ba kadai bi abnd nace maka don bama lallai ne ka fara aiki kafin a daura auren nan ba don haka ka zama ckn shiri" kafin Abbas yace komai daddy ya mike ya nufi sashensa.
Abbas ya kauda kai kawai fuskarsa a hade, momi tace "to meye abin bata ran?? Sai kace wani abin tashin hnkl??"
yana me karkada kai yace "momi kawai ni ba'a san ya nake ciki ba ba shawara kawai a yanke abu, ni kuma akwai wacce nayiwa Alkawari hakan sai ya zama na yaudareta kinga ban mata adalci ba."
ya mayar da kansa izuwa klln baya zuwa can ya juyo yabi zahra da kll ya dauke kai ya mike da sauri yabar falon.
Imran yace "kinji banza!, ya mike yabi bayansa." momi taja tsaki tare da mikewa itama, tana barin falon sautin kukan zahra ya fito fili.
Safiyya tayi saurin rufe bakinta tare da cewa "lfy? Meye haka??"
zahrar ta banbare hnnta daga bakinta da sheshsheka tace "na shafe tsawon lkt ina rainon sonsa a zcyt, har izuwa yau da Allah ya kawo dama dazanci moriya ashe wahalar banza ma nake.."
safiyya tace "ke rabu dashi dallah munafunci ne kawai amma yana sonki.." zahra ta grgz kai tace "kada kiyi karya sbd abnd yake fada har zcyrsa haka ne tbbs da gaske yake."
to idan ma da gaske yake ke baki ji kunyar yin kuka ba don Allah??
Gsky kin bada mata wlh, mtsss.
Safiyya takai karshen maganar da tsaki.
Zahra tace "idan da ace ke kike jin abnd nake ji na tbbt ba zaki ce.. Haka ba." safiyya tace "naji amma dai ki rage ZAFIN SO akansa idan kuma kika bari ya fuskanci haka zaki sha bakar wahala." zahra bata ce komai ba ta mayar da kanta ga kujerar cike da takaici.
Abbas na shiga dakin ya kara daure fuska, dakyar ya iya zama a gefen gadonsa, na auri zahra??
Ya sake tambayar kansa.
Idan hakan ya tbbt ya kuma zaiyi da MARYAMA wacce ta dauki duk yarda da karfin gwiwarta ta dora a kansa??"
bai dawo daga tunanin nasa ba imran daya shigo ya katseshi da cewa "meye haka wai? An taimakeka amma ko gdy bakayi ba??"
an taimakeni? Ko kuma ana nema a cutar dani??"
karya kake wlh taimakonka akai za'ayi maka aure a sanda ya dace kuma da wacce ta dace, gsky su daddy sunsan abnd ya dace dakai."
abbas yaja dogon tsaki tare da cewa "a zatona ba murna yakamata kayi ba jajantamin zakayi sbd ana nema a rabani da farin cikin rywt a bani wata daban.."
imran ya grgz kai tare da cewa "cewa zakai an rabaka da wacce bata dace dakai ba kuma bata cancanci zama da mutum kmrka ba."
maryamar?? Abbas ya tmby. Imran yace "ita din, yakamata ka farka daga mafarkin wata maryama a rywrka ka fara mafarkin fatimatuz-zahra'u matarka bada dadewa ba kenan."
ya kyalkyale da dariya yayi waje.
Mtss.. Kaji banza!! Abbas ya fada sanda yabi gadon ya kwanta.
*tun daga lkcn ya rasa abnd ke masa dadi dai-dai da barci kasawa yin me dadi yayi a ranar domin ya tbbtr maganar da gaske ake, ya zaiyi??
Meye mafita a gareshi?? Abnd yaketa tunani kenan tsawon lkc.
Ko washe gari wajen breakfast ba'a ckn walwala yake kmr yadda ya saba ba banda haushin zahra kuru-kuru a fuskarsa suka zauna, ranar kuwa yini yayi yana harararta bai taba jin yana nema ya tsaneta ba sai a yanzu.
¤¤misalin karfe 5.00 na yammacin ranar zahra ce zaune bisa kujerar dake fuskantar faffadan mudubin dakin nasu tasa kayan kwalliya a gaba, tana tayi.
Kyakykyawar shigar farin leshi tayi tayi wadda ta ma2kar yi mata kyau, bayan data gama dandasa kwalliyar data fito da cikakken kwarjinin fuskarta.
Tana ckn daura dan kwali ne safiyya ta shigo tare da binta da kll tace "um! Uwar ado da kwalliya kenan to kinyi a dai-'dai kije yaya Abbas na jiranki."
yaya Abbas kuma?? Zahra tayi saurin tmby tare da cewa "naje ya tozartani kome??"
safiyya ta tako tare da ca"tayaya zai tozartaki??"
to tayaya.???kafin muwuce seMUYI NAZARI
Aßdool-azeez ßeen Aßoußakar kena muku barka da darenku dakuma xapi..
Ko ince ruwa...
Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 20:30
In Hausa Novels, Slider
Zafin So Part 5 Title : Zafin So Part 5
Description : *Ita kuwa  maryama bin motarsa kawai tayi da kll har sai data daina hangota. Wani murmushine ke tashi daga fuskarta ta dawo da kllnta ga...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels, Slider
  • An Zartar Da Hukuncin Kisa Ga Wasu 'Yan Nijeriya Guda Uku A Kasar Indonesia
  • Photos: Shugaba Buhari Ya Kaddamar Hanyar Jirgin Kasa Na Abuja Zuwa Kaduna
  • Photos: Gwamnan Bauchi Ya Kammala Gina Gadar Hardawa Dake Karamar Hukumar Misau
  • Photos: Kungiyar Masu Bara Sun Yi Zanga-Zangar Hana Su Bara A Jihar Neija
  • Indan Addini Ya Halartawa Mace Aure Maza Hudu To Inada Maza Hudun Da Zasu Aure Ni - Ummi Zee Zee
  • REGRETS -(KA CUCE NI) Episode 13
  • REGRETS -(KA CUCE NI) Episode 12
  • REGRETS -(KA CUCENI) Episode 11
  • REGRETS -(KA CUCE NI) Episode 10
  • REGRETS -(KA CUCE NI) Episode 9
  • REGRETS -(KA CUCE NI) Episode 8
  • Babu Wanda Ya Isa Ya Mayar Da Ni Cikin PDP - Obasonjo

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Zafin So Part 5"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ▼  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ▼  May (70)
      • DSS Sun Hanani Gaisawa Da Buhari - Sanata Ben Murray
      • Photos: Sabin Hotuna Hafsat Idriss
      • Sai Da Na Zubar Da Hawaye Kan Labarin Yaron Da Kis...
      • Za Ayi Wa Boko Haram Taron Dangi
      • Ba Zan Taba Mancewa Da Jonathan Ba - Buhari
      • EFCC Za Ta Tahumi Goodluck Jonathan
      • Kamfani Chevron Ta Dakatar Da Aiyuka Ta A Najeriya
      • Kamfani Chevron Ta Dakatar Da Aiyuka Ta A Najeriya
      • Tsageran Neja Delta Sun Kai Sabbin Hare-hare
      • Da Mai Gwamnan Ekiti Ya Dogara Akan Hana Fulani Kiwo
      • Bana Goyon Bayan Auren Wuri - Sarkin Kano
      • Magoya Bayan Malam Shekarau Sun Gargadi Rarara
      • Kotu Ta Haramta Kwamitin Riko Na PDP
      • Photos: Osinbajo Ya Ziyarci Jihar Legas
      • Manchester United Ta Kori Van Gaal
      • Photos: Ozil A Makka Dan Yin Hajj
      • Manchester United Na Shirin Nada Mourinho
      • Mahaifiyar Sanata Shehu Sani Ta Rasu
      • Wai Meye Abin Kunya A Ciki
      • Ali Modu Shariff Ya Maida Martani
      • Tsagerun Niger Delta Sun Kai Hari Kan Bututun Man ...
      • PDP TaTsige Ali Modu Sheriff
      • Na Yi Rantsuwar Da Babu Kaffara, PDP Ce Za Ta Lash...
      • An Karkatar Da Naira Bilyan 30 Da Nufin 'Yanto Mat...
      • Ina Nan Ina Goyon Bayan Buhari - Sulaiman Hashim
      • Karin Kudin Fetur Ya Tunzura Rikicin Shehu Sani Da...
      • Photos: Serah Luka Daya Daga Cikin 'Yan Matan Chib...
      • Gwamnati Ta Bayyana Dalilan Kin Sakin Dasuki
      • BREAKING NEWS: An Sake Ceto Daya Daga Cikin 'Yan M...
      • Haduwa Amina Ali Nkeki, 'Yar Chibok Din Da Aka Cet...
      • Photos: Amina Ali Nkeki Ta Gana Aisha Buhari
      • Video: Matashi Da Ya Kashe Mahaifansa Da Kannensa ...
      • Photos: An Kama Yan Luwadi Guda Shida A Jihar Edo
      • Gwamnati Za Ta Bayyana Dalilan Kin Sakin Dasuki
      • Muna Kan Bakarmu Na Fita Yajin Aiki A Ranar Laraba...
      • Tompolo Ya Sake Raddi Ga Gwamnati
      • A Shirye Nake Da Duk Wata Tuhuma Da Za A Yi Min - ...
      • Zafin So Part 8
      • Photos: Yan Boko Haram Sun Kai Wa Dakarun Sojojin ...
      • Zafin So Part 7
      • Gwamnati Najeriya Ta Kara Kudin Man Fetur Zuwa N145
      • Rundunar Sojojin Nijeriya Ta Ruguza Sannanin Baray...
      • Yanda Ake Hada Alawar Madara
      • Photos: Buhari Da Yarsa Zahra A selfie
      • Photos: Buhari Ya Isa Birnin London
      • Zafin So Part 6
      • Photos: Yan Amurka Uku Sun Musulunta A Jihar Adamawa
      • Zafin So Part 5
      • Photos: Sabin Hotuna Juliet Ibrahim Tare Da mahaif...
      • Ta Auri Maza Biyu A Lokaci Guda A Jihar Katsina
      • Yanda Mijina Ya Kashe Min Ya'yana Guda Uku
      • Ni Ba Mijin-Ta-Ce Ba Ne - Ganduje
      • Photos: Ali Nuhu Tare Da Iyalansa A Birnin London ...
      • Zafin So Part 4
      • Photos: Shugaba Buhari A Yayin Sanya Hannu A Kasaf...
      • Hukumar Hisba ta Jihar Kano Ta Kama Mutane 25 Da L...
      • Sanata Shehu Sani Ya Ceto Idanuwan Wani Yaro Daga ...
      • Zafin So Part 3
      • Yadda Ango Da Wasu Mutane 7 Suka Rasu A Hadarin Mota
      • Yan Sanda Sun Ceto Tsohuwar Ministar Da Aka Yi Gar...
      • Photos: Matasa Sun Yiwa Wani Barawo Tsirara
      • Sojoji Sun Kama Wanda Ya Kashe Janar Mamman Shuwa
      • Zafin So Part 2
      • Ranar Ma'aikata Ko Ranar Yaudarar Ma'aikata?
      • An Ceto Mutane 400 Da Shanu Guda 300 Daga Wurin 'Y...
      • Shin Akwai Kaman Ali Nuhu Kuwa?
      • Photos: Daga Wajen Bikin Auren Dan Gwamnan jihar B...
      • Rasha Ba Za Ta Nemi Syria Ta Daina Kai Hare-Hare A...
      • Dan Majalisar Tarayya Adams Jagaba Yasha Da Kyar A...
      • Photos: Sabin Hotuna Faty Muhammad
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • The Missing seven-year-old boy found dead in Kano
    Seven-year-old Khalifa Saminu Saleh was tragically found deceased six days after he was reported missing in the Kuruma community...
  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Rikicin Tsakanin Hadiza Gabon Da Zaharadeen Sani ( Bayanai Da Rahoto) S...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger