*nusaiba tabi kofar fita daga dakin da kll idnnta a waje, tayi shiru kmr me tunanin wani abu.
Kai! Anya farida tana da hnkl kuwa??
Jimawa kadan ta grgz kai kawai ta maida kanta ga lttfn da har yanzu ke rike a hnnt.
*** Acan bngrn usman kuwa dai-dai sanda ya kauda wayar daga kunnensa ne yabi wayar da kll yana murmushi tamkar me tunanin wani abu.
Su biyu ne zaune a ckn dan madaidaicin dakin wanda ya kaya2 ma2ka da kayan more ryw, tsarin dakin yayi kyau matuka. Usman zaune yake bisa kan tsakiyar gado dakin ya harde kafafu ajiye a gbnsa faffadar laptop ce wacce ya dade da dauke kansa daga gareta, yayinda bbn amininsa me suna khalid ke can gefe zaune bisa kujera ya zuba masa ido.
Kai mallam! Ka ajiye wayar nan kayi harkar gbnka Kaima wai hirar syy ko??
Khalid ya fada.
Usman ya ajiye wayar a gfnsa yace "waye ya gaya ma??
Ba hirar soyayya bace wlh, wata BAIWAR ALLAH ce irin wadanda zakaga komai nasu kmr daban Allah yayi musu, gsky khalid ba karya yarinyar tayi."
Ka tafi kai tsaye mallam! Me kake nufi??
Khalid din ya sake tambaya yana dubansa.
Mun hadu da ita sau uku ne tak! Amma gsky ina jin bawai abota ne kawai ba SONTA nake.."
dariyar khalid dince ta katseshi ya kauda kai yace "kai matsala ce dakai wlh, ana magana ta serious kana sako wasa a ciki."
Ckn dariyar khalid yace "bazan manta ba sanda muka zo garin nan kushe musu y'an mata ka rinka yi harda cewa 'duk gajoji ne basu waye ba Allah ya kiyaye ka kula y'an matan garin nan' kaza-kaza, to yanzu kuma meye hadinka da wannan din??"
usman ya grgz kai da cewa "ita wannan bawai a garin nan ba duk duniya ma ta banbanta sbd ta tattare komai."
kai! Usman bafa shiririta muka zoyi ba kara2 mukeyi musamman ma kai masters degree fa ba wasa bane, bana jin kana da lkcn syy a yanzu.
Kai kake ganin haka!! Usman ya fada tare da kauda kai.
Ckn sigar tambaya khalid yace "wai wacece haka tayi saurin tfy da 2naninka adan lkc haka duk da dadewar da kayi kana gudun y'an matan dake binka 2n a kaduna??
Manta da wadancan dallah! Ba wadanda za'a so bane amma ita wannan....
Kai! Ai zaka santa ma a department dinku take nima sai dazu naganta dana shigo nemanka.
Usman ya fada.
Wa kenan??
Khalid yayi saurin tambaya.
Usman ya dubeshi sosai yace "sunanta nusaiba jamil..."
Nusaiba!! Nusaiba!!! Khalid ya fada ckn salon nazari lkc guda yace "kace min Y'AR AMANA??"
ka canko dai-dai, itace.
Khalid ya mike tare da takowa izuwa bakin gadon yace "kai haba dallah??
Yar amana dai??
OFF COURSE!! Ita fa! Kai ya ka gani??
Khalid ya gyada kai yace "gskyne watakila kayo mana bbn kamu fa! Ka samu waliyiya kmr wannan ai ka gama dacewa my friend, amma ka tbbt zata aminta da syy kuwa??
Usman ya kawo gwauron numfashi yace "nima abnd nake 2nani kenan, amma dai ka tayani da addu'a."
Ah.. Ka cire duk wata fargaba zamuyi nasara kai dai kawai karkayi zurfin ciki, ina tbbtr maka zakai mamaki, a'ahh! Ashe dai ranar nan zata zo??
Ranar daka fada da bakinka kaga wacce kake so.
Khalid din yakai karshen maganar ckn zolaya.
Usman ya maida kansa ga laptop din dake gbnsa yace "dama can banga wadda ta dace dani bane."
khalid ya kyalkyale da dry yace "yauwa duba min result din wasannin jiya kaji??"
da grgz kai usman yace "Allah ya kiyaye! Laptop dina bata wannan shiriritar bace".
Dry yayi ya mike tsaye tare da cewa "kai! Bari ma ka gani naje nayi wanka ina da wurin zuwa..."
wacce kuma aka kara samowa za'a wurinta??
Usman ya tambaya kansa nakan laptop din dake gbnsa.
Khalid ya dubeshi yace "ba ruwanka".
To kadai bi a hnkl y'an matan kano ba irinna kaduna bane.
Ni nasan haka! 2nda gashi an haifeka a kaduna, ka grm acan amma ka rasa matar aure sai da kazo kano.
Khalid ya fada sanda ya kyalkyale da dariya ya nufi hnyr fita.
Usman ya makale muryarsa yace "yaushe zaka daina kwashe-kwashe??" sai sanda na samu wacce tafi y'ar amana komai da komai.
Ya fada sanda ya juyo tare da juyawa ya fice izuwa inda ya nufa.
Usman ya jinjina kai yace "kana da aiki kuwa ba karami ba."
Y'AR AMANA!! Ya sake fada cike da jin dadin sunan, ya maida kansa ga abnd yakeyi.
****** *** ****** *** ******
Akalla mintuna 15 ya kwashe yana nemanta a ckn harabar makarantar tasu amma babu ita babu dalilinta, kasantuwar break suka fito yasa yaketa sauri kafin su koma.
Ckn nutsuwa yake duban tare da hange sashe izuwa sashe amma bai hangota ba sakamakon yawan daliban.
Usman ne ckn shiga da koda yaushe ke fito dashi a dan gaye kuma dan kwalisarsa, sanye yake da takalmi da wando irinna na jeans dukkansu farare sai riga T. Shirt ruwan hoda dake daukar ido tana sheki, kansa na sanye da hula p.cap kalar rigar dake sanye a jikinsa.
Faffadan glass din da fuskarsa ta saba dashi ne sanye a idonsa.
Tun yana saran hangota har ya daina ya juya zai tafi kenan yayi arba da wadda ke zaune bisa wani dan dakali a hnkl yayi inda take tare dayin sallama, amma sai data shafe rabin minti kafin ta amsa sllmr.
Farida ko?? Ya tambaya ba tare daya jira amsa ba yace "don Allah nusaiba nake nema munyi wani alkawari da ita amma ban ganta ba..."
sai dai gashi ba a aljihuna nake yawo da ita ba ko??
Ta fada kanta na duban novel din da take karantawa.
Ya bita da kll kmr bazai kara cewa komai ba zuwa can yace "Ok! Pls Sai ki fada mata nazo ban sameta ba."
farida ta tabe baki tace "Allah yasa karna manta."
ba krmn bashi haushi tayi ba ya dubeta yace "kinga bama sai kin fada mata ba ngd." ya juya zai tafi, taja tsaki.
Ckn fusata ya juyo yace "meye na tsakin to??
Stupid kawai!!"
ya juya ya wuce.
Idanunta suka zaro kmr zasu fado tabishi da kll cike da mamakinsa.
*taci gaba da klln nasa ckn tsananin jin haushinsa da takaicin abnd ya fada mata, nice stupid??
Lallai zanyi mgnnka wlh. Ta fada duk da cewa tasan bayanan bare yaji abnd take cewa.
*Bayan an tashi 2nda suka shigo mota take zazzaga bala'i wa nusaiba sai kace ita tayi mata, nusaibar jinta kawai take ba tare data ce mata komai.
....to idan ma kece kike nuna masa ya isa ya wulakantani toki gaya masa karyarshi tasha karya, wlh duk ranar daya kara koda klln da ban aminta dashi bane sai ya gane kuransa.
Sai a sannan nusaiba tace "haba farida tayaya kike tsammanin ni zan yi silar wani ya rainaki??
Kece farida kina da matsala kuma koma me akai nasan wlh laifinki ne, yakamata kisan cewa bafa kowa ne zai iya daukar wulakanci da kaskanci ba.
To meye hadinsa dani??
Farida ta fada da karfi kmr me shirin yin fada da wani. Nusaiba tace "to meye abin tsawar a ciki??"
gani nayi kina wani goya masa baya ne ni kuwa daga ke harshi bakwa gabana.
Ckn binta da kll nusaiba tace "ba zancen goya masa baya bane, nasan dai bazai wuce tambayarki yayi ba to meye aibu a ckn haka??
Farida don Allah ki daina yin wannan abun mutane ba dabbobi bane da za'a rinka wulakantasu, idan wani ya juye wani bazai jure ba.
Idan usman yace miki Stupid wani zai iya fada miki abnd yafi haka koma kici duka a wajen wani...."
duka?? Farida tayi saurin tambaya lkc guda ta dago kanta da cewa "to aini ko ubana bai isa ya dake niba bare wani daban."
nusaiba ta sake binta da kll tace "ke farida! Ki shiga taitayinki fa! Ke duk duniya ubanki kawai kika raina??
To wlh idan kikai wasa maganar nan sai taje kunnensa tunda abin naki ya zama rashin mutunci.."
da kuwa kema kin shiga uku wlh! Farida tayi saurin fada tare da dorawa da cewa "wlh sai na cgb da fada kome zakiyi sai dai kiyi."
shiru yadan gudana na yan sakwanni nusaiba tace "wai ke sai yaushe zaki shiryu ki daina wadannan abubuwan??"
farida ta dauke kai tana yatsina fuska tace "OHO!!" Nusaiba ta maida kanta ga hnyr da suke bi.
**Washe gari misalin karfe 1:20 yazo bangaren nasu kasancewar su da wuri suke tashi, kmr jiya yau din ma don ita ya shigo.
Sai dai kusan dukkansu suna class sai y'an kadan da suka fito ta yiwu donsu sun gama nasu note din, ya tbbtr ta fito domin kusan kllm ita ke riga kowa fitowa hkn yasa yake nemanta ido rufe. Har ya gifta sai kuma ya dakata tare da hangawa sosai, tbbs ita dince ya hango duk da cewa ta baya ne.
Ya saki murmushi a fuskarsa ya juya ya doshi inda take din, zaune take can gefe sosai bisa wani dan dandamali tasa wasu kyawawan bishiyu a gaba tana kll.
Baice komai ba ya zauna akan dandamalin gefenta kadan.
Ba tare data dubeshi ba tace "da bansan kai ne ba ai dasai ka tsorata ni."
nima nasan zaki san ni dinne domin a nutse kika kuma kina da baiwar iya gane wanda ya doso inda kike da tafiyar mita 100!!"
usman zaka fara ko?? Yabi inda take bi da kll shima, yace "gsky na fada ai, yau kuma anan ake hutawa nesa sosai haka kada y'ar uwarki ta fito bata ganki bafa!!" dana dai-daici ta fito zan tashi, tsarin nan dinne kawai yake ban sha'awa ina son klln korayen bishiyu irin wadannan, yauwa dama 2n jiya nake nemanka."
to ai gani ko??
Sbd dame ake nema na?? Ya tambaya.
A karon farko ta dubeshi sosai tace "sbd na baka hkr akan abnd farida tayi maka, kayi hkr ita dince hlnta sai ita.."
ya grgz kai da cewa "ki manta da wannan ya riga daya wuce, abnd dai yake bani mamaki shine yadda take yi miki wasu abubuwan sai kace ba y'ar uwarki ba??"
tbbs yar uwatace uwa daya uba daya tare muka tashi kuma a gd daya, bawai ina son bude maka sirrinmu bane amma farida ni kaina na sani bata kaunata hkn kuma ya shafi duk wanda keda alaka dani to shima ya shiga sahun makiyanta.
Nusaiba ta fada sanda fuskarta ke canjawa.
Ya dubeta sosai zuwa can yace "kici gaba da hakuri y'ar amana, watakila kinma kusa rabuwa dasu na sbd kusa daukeki nayi nesa dake ta yadda zasu zo har suna marmarin ganinki."
ta danyi dariya tace "gashi kuma bakayi kama da barawon mutane ba bare kace saceni zakai ka tafi wani waje dani."
ya sake yin murmushi a karona barkatai yace "tfy dake da kmr yadda nace bai dogara akan sacewa bane watakila yana dogaro ne akan tfy mu shimfida sabuwar ryw ta har abada."
fuskarta ba wani canjawa tayi ba sai dai yawon da kwayar idonta keyi sashe zuwa sashe tace "usman!! Ban gane bafa!!"
ya gyara zama izuwa dubanta sosai yace "Y'ar amana 2n a haduwarmu ta farko na fara 2nanin cewa na hadu da wata ta musamman a ckn rywta, a haduwarmu ta biyu sai naji cewa ta musamman ce kuma wacce zata zama me muhimmanci a grni, sanda na ganki karona uku a mkrntrmu sai na tbbtr akwai wani nufi a krkshin kaddara haduwata dake.
A tsanake danayi tnni sai na tbbtr SONKI nakeyi."
Da sauri ta dago kai suka hada ido nadan lkc, ta kauda kanta kmr wacce ta tafi wani tunani lkc guda kuma murmushi ya fara neman ya kwace mata. Ke nusaiba!! Nusaiba!!! Kiran sunan ne yasata saurin juyawa.
Farida ce babu wani annuri a fskrta tace "wannan wane irin wulakanci ne??
Tun yaushe muke jiranki??"
kfn tace komai usman yace "idan har a kllm zata juri fitowa ta zauna jiranki yakamata kema ki jirata nadan kankanin lkc..."
kai kuma meye ruwanka nasa dakai??
Bakisa dani ba amma ina gaya miki ne sbd ke banza ce da batasan me take ba.
Farida batasan sanda hwy suka gangaro mata ba, karona biyu kenan yana mata haka.
Ta bisu da kll duk su biyun ta juya.
Abnd ya fara zuwa ran nusaiba shine irin kullin da farida zatayi mata gurin mominsu, karshe hwyn takaici da farida keyi yanzu ita sai tayi dubunsa in suka koma gida....
Allah sarki...natausayamiki...