1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Ba Baiwa Bace Part 3

Ba Baiwa Bace Part 3

By Abdul Mk
Add Comment
Sunday, 21 February 2016


Daga kai nayi alamun eh to ina jin ki ajiyan zuciya nayi allahamdulilah ynxu xan san wata duniyan nake muryan ta ne ya dawo dani ya kika yi shiru fati dama ina so nasan shin wannan wani gari ne kuma wannan wace masarautace.Fati wannan garin da kike ciki shine garin Kaduna wannan kuma masaurata da kike gani a cikin garin yake kuma nan gidan SARKI ALKASIM Ne wato mahaifina, barin baki ta kaitancen lavarin wannan masarautan . Kaman yarda na fada maki sunan Mahaifin muh mai martaba sarki Alkasim ya kasan ce ya gaji mulki ne a wajen yayan sa wanda ya rasu ba tareda ya bar magaji ba shiyasa sarautan ya dawo gurin mahaifin, mahaifin muh yana da mata uku wato wahida Zainab, da kuma Hajara.jamila tanada yara uku wanda dukan suh matane wanda dukan suh ynxu sun yi aure sai Zainab wato mahaifiyan muh ita kuma tana da yara 4 maza uku sai kuma mace wato ni, ta uku kuma itace Hajara mahaifiyar suh Amira ita yaranta biyu ne Amira da kaninta fateema kuma yar marigayi sarki da ya rasu wato yayan mai martaba yarsa ce ta dawo hanun ta da zama kin dai ji lbr muh ko murmushi nayi mata.kiran slh magariba mukaji wanda dagani har ita bamu san lokaci ya ja ba mikewa tayi fati bazan tafi ko to na gode gimbiya baza ki daina cemin gimbiya vako . Ba zaki daina cemin gimbiya bako, murmushi nayi wanda sanda dimple dinna ya fito, lah fati kema kina da dimple ne kinsan yarda nake son dimple amma allah bai ban mah amma kinga babban yayan muh yana da shi kiran salah mangari ba mukaji, barin tafi ko a kin fito amma barin tafi da mufeeda, bada san rae na ta tafi ba dan ko su gimbiya Fateema basuh san da ita ba. Kwana a tashi ba wuya agun allah a yau na cika shekara daya a fada sarki Alkasim amma ko soh daya ban taba zuwa wajen side din sauran gimbiyan ba.
.
ina dakin gimbiya amira naji daya daga cikin bayi na kirana na fito wata kawar dana samu mai sunan balki muna mutunci sosai da ita kan.Batula wai kixo inji gimbiya Hauwa tana gefen gimbiyan suh tare muka fita da ita sai yau na taba xuwa tanan wajen gaskiya wajen ya tsaru iya tsaruwa a vakin kofa muka tsaya tareda yin salama tareda bude kofa bayi ne suke ta xirga xirga a wajen wanda sun nikan na wajen gimbiya Hajara muryan Mufeeda naji wanda ynxu tabar matsayin baiwa ta koma yar gida, mufeeda taxo da gudu wajen na daukan tanayi muna murna muryan dana ji shi ya sa ni dagowah da sauri muryan da baxan manta da shi ba a rayuwana wato muryan mamina wata mata nagani ta fito tana cewah mufeeda ynxu kinga gani nah da tayi shiyasa tayi shiru tareda kallona, ke kuma waye wannan Hauwa munah ni tayi tareda cewa rae ki ya dade wannan baiwa da akawo woh wah gimbiya hajiya kuma ita take gyara mana side dinmuh,shiru gimbiya tayi amma a rae ta tana ji cewa wannan BA BAIWA BACE kuma ita jini nane ajiyan zuciya tayi tare da shigewa ciki.Hanunah Hauwa ta kama muka shige dakin ta muka zauna kasa hakura nayi na tambaye ta rae ki ya dade ina san na tambaye ki dan allah idan baxa ki damu ba, murmushi tayi tare da cewa go ahead.wanda muka gani ynxu wacece .
.
Mahaifiyan muh ce gingan ta ba kaman hajiya bako, maman muh bata alfahari da murki da take da shi ko sarauta hasali mah ita daga gidan sarauta ta fito kuma suh 3 ne kawea a wajen mahaifin suh amma yayan suh ya rasu suh biyu kawea ya rage.  Da mami da kuma kanwarta ni sau1 nah masan ta dan mai martaba baya bari muh yi tafiya sosai ynxu mah ko na ganta bazan gane taba, xancan xuci na fara tabbas wannan tayi kama da mahaifiya ta amma dole na yi shiru. Kinsan dalili dana ceh kixo, aa sai kin fada,jibi suh yayah zasu dawo soh i want u to come over nd help me to tied up their rums saboda kinga basu san bayi suna shigan dakin suh so xo muh tafi.wani side mukaje irin nasu gimbiya fateema key tasa ta bude kofan muka shiga palo muka gyara sannan muka shiga daki,sanda muka dauki tsawon awa2 kafin nan muka gama, yauwa kinga muh gama dama yareema Umar shine vai san bayi amma sauran bayi za suh gyara masu. Tin karfe 9:00am dana bar gefen suh gimbiya Hajara bani nah dawo ba sai9 na dare.
.
Salama nayi a kofan gimbiya Hajara lokaci bayi sun tafi gefan suh sanda na tsaya na tsawon awa guda kafin nan aka ban umari dana shigo, gimbiya nna samu akan kujera tare da fruit a cikin bow tana ci banzan kallo ta bini da shi kafin nan tayi magana ke baiwa batula daga ina kike jikina yana bari na soma bata amasa daga gyaran dakin suh yareema nake ban ga sanda ta mike ba saukan mari kawea naji a kumatuna.  Me ya kaiki wajen suh, suh suka saye ki dan ubanki ko kuma ni na baki umarin xuwa wajen suh wlhy daga yau duk randa na sake na ganki a wajen rannan sai nasa an yake kafan ki jaka kawea baiwan banza wuce kiban waje naxo nazo bakin kofa naji tana cewa kuma gobe ki shirya zamu tafiya to ran ki ya dade allah ya kaimu.na koma dakin kuka mah ya gagara ido na wanda da zai fito danaji dadi a rae na salah na tashi nayi dama naci abinci tareda mufeeda haka na kwanta inna tunani rayuwana har bacci ya daukeni.kiran slh farko na tashi nayi wanka na wuce side din suh gimbiya amira amma dukan suh basu mah farka ba balle suh yi slh sanda na gama duk aikin da ya kamata nayi sannan suka farka naje na gyara dakin suh na tabbata basuyi slh bah,bayan sun gama ne na dauki sauran abincin suh naci. Karfe 11 muka kama hanya wanda ni bansan garin da zamu je bah sai kusan 4kafin muka isa Garin gombe (nasan hakan ne dan signboard din dana karanta) kai tsaye fadan garin gombe muka nufa aka mana masauki mai kyau .
.
Washe gari bayan muh bayan muh shirya gimbiya Hajara ta kira ni bayan na gashe ta dan ni har ynxu ban iya wannan kirarin Ba, ke Baiwa batula ga wacan kayan kisa dan baxa muh shiga cikin taro da wannan karan na jiki ki karban kayan nayi dama nawa ya barke kuma banah kin dadin tafiya a ciki bayan na canja ne wata baiwa daga cikin bayin gidan tace min yar uwa kina da gashi amma baki gyarawa kinga muh anan komai akwea wanda va baiwar da xata ceh bata jin dadi shi, dama bayi a rayuwan suh suna da jin dadi ne na dauka suh vasu da aiki sai na bauta maganan tane ya dawo dani daga tunani, kinga muje ynxu na wake maki ban yi musu ba na bita ta wanke min kuma ba bushar min da shi har ga allah naji dadi yarda kaina yamin.Ynxu kixo muje ki rakani kai wah yareema avinci dan allah ban musa mata Ba wani gefe muka je wanda yaji kayan sarauta sosai,  Salama mukayi wanda aka vamu ixini shigowa wani handsome guy muka gani wanda a shekaru baxai wuce , baki ne kuma fari ne wato kalan chocolate, yana da tsayi amma yana da dan jiki, ga sajen daya kwanta akan fuskan sa ya kara fito mai da kyau sa, kirari ta fara mai har sai daya daga mata hanu kallo na yake niko kai na a kasa dan ban durkusa kaman yarda tayi ba, laile wannan wata yarince zata shigo mim ba gaisuwa ae ko baza ta gaishe niba sai ta durkusa, ke waye wannan dago kai nayi wanda yayi daidai da shima ya dago hada ido mukayi sanda naji faduwa gaba haka ko ya faru a wajen sa muryan ta ne ya dawo da ku wannan muh daga tunani da muke,Rae ka ya dade ba baiwar nan gidan bace ina ga bata san ala'adar gidanbane, baiwa kuma eh lalle ni dai na naji ba baiwa bace ( xancan xuci yake) ni ko ma wacece na samu matar aure.rae ka ya dade abinci safiya muka kawo mikewa yayi ya ya xauna akasa ta xo xata sah mai yace wannan nake soh taxo ta xubamin yarda ita mah baiwa ce,
.
laile mutumin nan vai san waye xara ba ni zai ce wah baiwa kuma harda wani cewa nazo na same mai avinci a ko a gida ma bani nake sawa suh gimbiya ba,magana fa nake maki daga ido nayi na kalle shi wanda yayi daidai da dagon wannan nasa hararansa nayi tare da murguda mai baki abin mah dariya ya basa kuma ya tabbatar da xargin sa akan ni ba baiwa vace,kinga ni xan tafi tinda dama rakiya namaki kuma nasan ynxu war gijiya ta nanah jira na, ya salam wannan wace irin murya ce mai dadin sauraro lumshe idon sa yyi na kusa sec10 kafin nan ya bude ni dai ko ma wacece na samu mata.
Mu Hadu Anjima Da Daddare

#Hausa Novel 📓
#IP
.

Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 08:14
In Hausa Novels
Ba Baiwa Bace Part 3 Title : Ba Baiwa Bace Part 3
Description : Daga kai nayi alamun eh to ina jin ki ajiyan zuciya nayi allahamdulilah ynxu xan san wata duniyan nake muryan ta ne ya dawo dani ya kika yi...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Ba Baiwa Bace Part 3"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ▼  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ▼  February (149)
      • Yar Amana Part 6
      • Na Goyi Bayan A Samar Da Kasar Falasdinu .
      • Sojoji Sun Bude Manyan Hanyoyin Jihar Borno Bayan ...
      • Idan Ka Shirya Mu Hadu A Kotu, Sakon Fani Kayode G...
      • New Film : Nasibi Part 1&2
      • Yar Amana Part 5
      • Ban Yi Alqawarin Bada Naira 5,000 Ga Marasa Aikin ...
      • Buhari Ya Naso Yadawo Da Najeriya Kasar Musulunci ...
      • New Video : Manchester United 3 Arsenal 2
      • Manchester United Ta Doke Arsenal Da Ci 3-2
      • Graphic Photos: Hukumar Kastam Sun Kashe Wani Mutum
      • Jami'ar Jihar Kaduna Ta Samu Tallafin Motar Kashe ...
      • Photos: Sabin Hotuna Yan Kannywood A Amurka
      • Yar Amana Part 4
      • Kanwata Part 1
      • Gwamnatin Nasarawa Ta Kori Wata Dan Bayyana Ra'ay...
      • Sabon Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Duniya, Gia...
      • Graphic Photos: Sojojin Nijeriya Sun Sake Samun Na...
      • Yar'adua Da Jonathan Basu Gina Titi Ko Daya Ba A N...
      • Yar Amana Part 3
      • Munafukai Da Barayin Gwamnati Ne Ke Sukar Gwamnati...
      • Hukumar EFCC Na Shirin Gayyato Tsohon shugaban PDP...
      • MATSAYIN MAHAIFIYA A MUSULUNCI
      • Photos: Yau Aka Daura Auren Ishaq Sidi Ishaq
      • Samson Siasia Ne Sabon Kocin Najeriya
      • Ziyarar Buhari Dakin Ka'aba A Jiya Da Yau
      • Sunday Oliseh Ya Yi Murabus
      • Saraki, Dogara Da Sauransu Na Shirin Kafa Sabuwar ...
      • Messi Ya Baiwa Yaro Rigarsa
      • Jami'an 'Yan Sanda Sun Rasa Ransu A Yayin Tashin B...
      • Dan Sanda Ya Bindige Wani Dalibi Har Lahira A Gombe
      • Yan Shi'a Sun Kauracewa Zaman Kwamitin El-Rufa'i A...
      • Photos: An Jefar Da Wani Jariri A Shadda
      • Photos: Buhari Tare Da Sarkin Kano A Saudiyya
      • Daraja Naira Ta Fara Farfadowa
      • Buhari Ya Ki Yarda Da Bukatar Sarkin Saudiyya
      • Photos: Buhari A Massallaci Madina
      • New Video: Arsenal 0 Barcelona 2
      • Hajiya Aisha Dan Kano Ta Rasu
      • Photos: Buhari Ya Ziyarci Sarkin Saudiyya
      • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya -...
      • Buhari Ya Nada Makaho A Matsayin Babban Mai Taimak...
      • Yan Shi'a Sun Ki Halartar Zaman Kwamitin Binciken ...
      • EFCC Ta Cafke Tsohon Minista Abba Moro
      • Har Yanzu Akwai Tuhuma Rashawa Akan Shugaban PDP -...
      • An Yi Wa Wata Mata Da 'Ya'yanta Hudu Yankan Rago A...
      • Photos: Hotuna Daga Wajen Liyafan Aure Aminu Tambuwal
      • An Baiwa Mahajjata Damar Shiga Da Goro Kasar Saudiyya
      • Mata Na Rububin Sayar Da Gwalagwalansu Saboda Tash...
      • Yar Amana Part 2
      • Photos: ISIS Sunyi Wa Mutane Biyu Yanka Rago
      • Yau Buhari Zai Kai Ziyara Kasar Saudiyya
      • Dalilan Da Suka Sa Na Musulunta - Emmanuel Adebayo
      • Almajiranci Ba Musulunci Ba Ne, Talauci Ne Ke Hadd...
      • An Kama Mai Magana A Madadin Shekau
      • Kwamitin Bincike Kan Rikicin 'Yan Shi'a Da Soji, Z...
      • Rakumi Yayi Sujadah Agaban Sa
      • Sakamakoni Wasanni Premier League Na Najeriya Na W...
      • Yar Amana Part 1
      • 'Yan Shi'a Sun Sha Alwashin Tarwatsa Gwamnatin Tar...
      • Sojojin Nijeriya Sun Sake Yin Nasara Akan 'Yan Boj...
      • Yadda Direbobin Ma'aikatun Kananan Hukumomin Jihar...
      • Ba Baiwa Bace Part 3
      • Dalilin Da Ya Sa Na Bar PDP - Dalhatu Sarki Tafida
      • Yanda Zaka Saya Datar Airtel 3GB Akan N1000
      • Amfanin Lemum Tsami
      • Anyi Wa Yaro Dan Shekara Hudu Hukucin Rai Da Rai A...
      • Ana Zargin Mutane Biyu Da Kwakwalewa Wani Yaro Ida...
      • Photos: Nafisah Abdullahi Ta Sake Sabin Hotuna
      • Yan Sanda Sun Kama Wasu Da Suke Shirin Yin Auren J...
      • Photos: Gobara A Kasuwar Katako Dake Zamfara
      • Photos: Yaro Dan Shekara Biyu Wanda Iyayen Sa Suke...
      • Yau Buhari Zai Je Taro Kasar Masar
      • Buhari Na Bukatar Addu'ar Mu
      • Al'ummar Garin Keffi Na Fama Da Rashin Ruwan Sha
      • Photos: Matar Dan Sani Abacha Ta Haihu
      • Photos: Gobara A Kasuwar Singa Dake Jihar Kano
      • EFCC Ta Cafke Mijin Tsohuwar Ministar Man Fetur, A...
      • Rarara Ya Sha Ruwan Duwatsu A Jamhuriyyar Nijar?
      • Wata Uwa Na Shirin Auren Danta A Kasar Zimbabuwe
      • Photos: Wata Mata Ta Haifi 'Ya'ya Biyar A Jihar Oyo
      • An Yi Garkuwa Da Kawun Jonathan
      • Buhari Zai Jagoranci Bude Sabuwar Kasuwar Kasa Da ...
      • Buhari Ya Rike Mukaminsa, Ba Na So, Inji Naja'atu ...
      • Buhari Ya Nada Abike Dabiri A Matsayin Mai Taimaka...
      • Buhari Ya Sallami Shugabannin Kafafun Yada Labarai...
      • Boko Haram Sun Kashe Mutane Talatin A Jihar Borno
      • Daga Bakin Rarara Kan Sabuwar Wakar Da Aka Ce Ya Y...
      • Buhari Ya Nuna Jimaminsa Kan Rasuwar Hajiya Fati Koko
      • Wani Tsohon Shugaban Hafsan Soja Ya Maido Da Naira...
      • An Gano Tabbataccen Wurin Da Aka Boye Daliban Chibok
      • Photos: 'Yan Fim Din Hausa A Amurka
      • EFCC Ta Gano Dala Milyan Uku A Ramin Masan Gidan T...
      • Photos: Dubun Wani Barawo Ta Cika A Jos
      • EFCC Ta Cafke Wani Hafsan Soja A Hanyarsa Ta Ketar...
      • An Soma Kama 'Yan Arewa Mazauna Jihar Lagos
      • Ko Wannan Sako Yan Isa Gareka
      • EFCC Ta Soma Binciken Shema
      • Naira 20 Ta Yi Sanadiyar Mutuwar Wani Mutum A Jiha...
      • Photos: Peter Psquare Ya Ziyarci Yan Wasan Kwallon...
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • Rikicin Tsakanin Hadiza Gabon Da Zaharadeen Sani ( Bayanai Da Rahoto) S...
  • Zuwa Da Budurwa Yawon Duniya ( Kalli Kaci Dariya)
  • The Missing seven-year-old boy found dead in Kano
    Seven-year-old Khalifa Saminu Saleh was tragically found deceased six days after he was reported missing in the Kuruma community...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Sadiya Gombe Ft Al'ameen Bauchi (Ra'ayin Ki Ne Nawa) Sabuwar Waka
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger