1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Article » Hausa Novels » NAIMAKA RANA PART 10

NAIMAKA RANA PART 10

By Abdul Mk
Add Comment
Thursday, 18 June 2015

HABA SHAKIRA yanzu kinanufin bazaki kara rakani zuwa gurin 'yan aikinnanba kenan?
Zahra ce tai furucin lokacin datasauke shakiran daga mota suke kokarin yin bankwana.
Shakira tai murmushi tace to meye abin damuwa kawata tunda abindanake zuwa dominshi dama nariga nasamu sannan kema ai ba wani abin tashin hankalibane agurinki tunda saura kwana 2 fa kawai asallami su manaja daga asibiti kema kinga basaiya karbeki kihutaba.
:
Zahra tace eh duk dahaka ammadai kingani ai bansababa zuwa gurinnan nikadaiba ko.
Shakira tai murmushi akaro nabiyu sannan tace yanzu saiki saba dama ai nadade ina neman irin wannan ranar dazakije gurinsu ke kadai sannan ki sallamesu kekadai takarasa maganar cikin karamar dariya sannan tace kingama gobe nagayyaci dantala zuwa gida musha hirar mu ta soyayya kekuwa kina gurin 'yan aiki.
Mamaki ya bayyana afiskar zahra tace ke shakira naga alamar dai bakida hankali shiyasa harkika gayyaci dantala xuwa gidanku shin kin manta da mas ud ne saurayinki wanda ake niyyar saka muku rana kodayaushe,
sannan kinahauka ne da abbanki zai barki ki dinga soyayya dawani bayan mas ud kuma kinsan akwai yarjejeniyar aure a tsakanin iyayanki danashi.
Shakira tai dariya sannan tace kinga saki ranki abbadai yayi tafiya yana ghana kuma bazai dawoba sai yayi wata daya complete.
Sabida kinsan karfin kasuwancinsa acan yake.
Sannan danta umma karki damu ayau zan nemi alfarma agareta nasan umma akwai sanyi sannan tana sona sosai danhaka bazata so abinda zai batamin raiba kokadan kinga daga nagama da wannan pressure sai kawai muyita shan soyayyarmu nida masoyina ko yakika gani.
Zahra tace hakane amma shakira soyayyarki da dantala tana bani tsoro sabida koyaushe sainaga kamar akwai abindazai iya kawomuku cikas acikin lamarinku.
Koma mainene baifin karfin ubangiji inji shakira.
Zahra tace hakane.
Sabida haka karki damu kawata kisaka ranki a inuwa insha Allahu banida miji sai dantala kuma nariga nayi rokon Allah yazama mafi alkairi agareni.
Ahakadai sukayi sallama ita zahra nakokarin tafahimtar da shakira matsalolin soyayyarsu ita kuma shakira tanayimata nunin babu komai.
******
Azaune suke akan dining table din suna break fast sukadai agidan
shakira tadubi mahaifiyarta tai murmushi tace umma.
Ta amsa na am.
Tace arayuwata tunda nataso duk abubuwan dana ce inaso koke kokuma abbana kunayiminshi sannan bana yabon kaina iya biyayya daidai gwargwado da da yakewa mahaifansa nasan ina kwatantawa
umma ina kaunarki dan kaunar dakikemin dakuma sanki da Annabi s a w na rokeki alfarma gudaya kozakimin ita.
Umman shakira tai shiru jin wannan kalaman daga bakin 'yar ta hakika kalaman su ratsata sosai sannan sunsakata nutsuwa na lokaci nan take datajisu.
Danhaka tadago dakai tadubi 'yar tata shakira tace fadi bukatarki 'yata komai nene in Allah yaso ya amince saina biya miki ita inhar zan iya.
Shakira tadan maida numfashi sannan tace umma basaina fadamaba ke kanki kinsani kokadan banason mas ud wanda akeso a auraminshi sannan nasani tun ina karama kuke alfahari kuganni acikin farinciki danhaka umma dan Allah kubarni na auri wanda raina yakeso.
Umma dan Allah kifahimtar da Abba sabida yanada zafi idan ke kin fiskanceni shiba lallaine ya fiskanceni.
Umman tadubi shakira tace wayeshi wanda kikeso din.
Tace dantala.
Waye kuma dantala aina shi yake.
Shakiran tace gobe zaizo nagayyaceshi gidannan amma kafinnan inason ki taymakamin da goyan bayan soyayyarshi dan wlh shi nakeso umma banason mas ud.
Dangane da halayyarsa kuwa nabaki dama kiyi binciki inhar kika binciko wani baki daga gareshi to na amince yazama makami naraba nidashi har cikin zuciyata.
Sannan umman tanisa tace inason farin cikinki shakira sabida haka inason abinda kikeso amma matsalar itace abbanki duk dahaka zanyimiki kokari na fahimtardashi duk dacewa yin hakan zai wahala.
Yawwa umma dan Allah kitaymakeni umma kinji shakiran tace
karki damu in Allah yayarda idan yadawo daga inda yatafi zanyi kokari na fahimtar dashi.
Yawwa umma nagode Allah yasaka da alkairi
*****
wani wankan fara shadda yai maiky yau tayimasa kyau kuwa matuka dayake dama kyakykyawane yasami wata farar hula wacce tadace dakayan ya dorata akansa idan kaganshi inbadan kasanshi kuma kasan daga wanne gida yafitoba saikai masa kallon dangidan wani hamshakin wani mai kudinne.
Duk dacewa yau yasaka niyyar zuwa gurin shakiran baiki zuwa gurin aikiba saidai ana sallar la asar yabar gurin bayan yabawa sale sako cewa yakarbar masa kudin aikinsa idan ankawo shi zaije wajen sahibarsa.
Adaidata sahu yahau dayake bashida wani abin hawa sai wani tsohon kekensa wanda yamadade da lalacewa sannan yakaraso inda gidan yake.
Yakalli gidan sosai tawani bangaren kuma saigidan yadingayimasa kwarjini shin yashigane kodai karya shiga .
Anya kuwa shakira anan take?
Dukdacewa adress din da sale yabashi yayi daidai danunin gidan dayazo..
:
Afuwa zancigaba
yi comment dan nuna ra ayinku Yanzu...send Next Part 11...

Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 10:30
In Hausa Article, Hausa Novels
Title : NAIMAKA RANA PART 10
Description : HABA SHAKIRA yanzu kinanufin bazaki kara rakani zuwa gurin 'yan aikinnanba kenan? Zahra ce tai furucin lokacin datasauke shakiran daga ...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Article, Hausa Novels
  • REGRETS -(KA CUCENI) Episode 11
  • REGRETS -(KA CUCE NI) Episode 10
  • REGRETS -(KA CUCE NI) Episode 9
  • REGRETS -(KA CUCE NI) Episode 8
  • Hadiza Gabon: Tsakanin Riya da Tarkon Shaidan
  • Tarihin Marigayi Maitama Sule ( Dan Masanin Kano)
  • YAYA AKE HADA MATSIN MALLAKA
  • Wanne Kokari Kikayi Wajen Kawarda Ciwon Sanyi
  • Ko Kinsan Meye Musabbabin Rugujewr Soyayyarku?
  • Yadda Ake Yawo Da Hankalin 'Yan Nijeriya
  • REGRETS -(KA CUCE NI) Episode 13
  • REGRETS -(KA CUCE NI) Episode 12

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "NAIMAKA RANA PART 10"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ▼  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ▼  June (216)
      • CBN extends deadline for BVN registration
      • Facebook ya bude ofishin farko a Africa
      • Sojoji sun yi wa mata fyade a Sudan
      • Zurfin Ciki 1----1
      • HUKUNCIN AZUMIN WANDA YAYI MAFARKIN SADUWA
      • I don't have a house outside Nigeria - Aliko Dangote
      • Chadi ta yi wa Boko Haram luguden wuta
      • HUKUNCIN JININ HAILA MAI RIKICI
      • Carlos Tevez ya koma Boca Juniors
      • Wikki Tourists ta doke IfeanyiUbah da ci 1-0
      • Hisba ta kama mutane ‘aljannu’
      • Yadda ’yan Boko Haram suka kashe mijina suka maida...
      • Yadda muka yi azumi a kasar Switzerland
      • Tsohon shugaban Nigeria Gowon ya goyi bayan an cir...
      • An kai harin bam a Maiduguri
      • Harin kunar bakin wake ya hallaka mutane 5 a Maidu...
      • RAHOTO Kan Sabuwar Kungiya Mai Kama Da Boko Haram ...
      • HUKUNCIN SAYAR DA KAYAN ADO
      • RASHIN GAMSAR DA MATARSA
      • LABARIN WANI BARAWO
      • TANA AZUMI AMMA BATTA SALLAH
      • SALATUT–TASBEEHI DAGA ZAUREN FIQHU
      • BAI HALATTA KA RIKE KUDIN WANI
      • Buhari ya rushe hukumar zartarwar NNPC
      • MATSALAR CHANZAWAR HALITTA
      • Obama ya gayyaci Buhari zuwa Amurka
      • An yanke wa mutane 9 hukuncin kisa a Kano
      • Musulman China da aka hana azumi sun fafata da 'ya...
      • YADDA ZAKA FITA DAGA DUK WANI TSARI DA MTN SUKE CI...
      • Budurwar da ta yi Tayin Mota da Gida Na Asibiti a ...
      • Yan Boko Haram sun Halaka Mutane 42 A Biu
      • Yadda ake goge account ɗin mutumin da ya mutu a Fa...
      • Liverpool ta saya Roberto Firmino
      • Cutar Kwalara ta barke a Sudan ta Kudu
      • Buhari ya gargadi gwamnoni Akan Cuwa-Cuwa
      • What should the fasting person do and what is obli...
      • Leaving Off Fasting During Ramadhaan Due To Exams ...
      • He had Sexual Relations With his Wife During the D...
      • If a Fasting Person Masturbates, Does This Break H...
      • Using an Inhaler During for the Fasting Person
      • Bleeding from the Mouth/Nose Whilst Fasting
      • She Fasted During Her Days of Menstration
      • Fast what is upon you from missed fasts first
      • Can I kiss my wife while fasting
      • [Music] Download Autar Mata by Nura M Inuwa ft Uma...
      • CIKIN DARE Part 1
      • DUK ABINDA KAKEYI DAKATA KA KARANTA TAMBAYOYIN NAN...
      • YA KAMATA KUJI LABARIN WANNAN MATAR
      • Mata 10 Wadanda Allah Ya Tsine Musu
      • Sabuwar Gwamnatin Najeriya Zata Inganta Rayuwar Na...
      • Arsenal na daf da daukar Petr Cech
      • An umurci soji su cire shingaye a Nigeria
      • Du'a Gamai Azumi Idan Zaiyi Buda Baki.
      • Yadda Zaka Sami Kyautar 1GB A Layinka Na Glo
      • Does Masturbation Break the Fast?
      • Birnin Tsafi [Part 1]
      • President Buhari to remove oil subsidy?
      • HUKUNCIN ORAL SEX
      • TSOKACI AKAN WA'AZI DA MASU YINSA
      • United na zawarcin Ramos da Schweinsteiger
      • Juventus ta dauki Mario Mandzukic
      • Zan yi wa Buhari biyayya — Atiku
      • Bam ya hallaka mutane 20 a Maiduguri
      • Mayakan IS Sun Yi Awan Gaba Da Wasu Limaman Massal...
      • [Pictures ] President Muhammadu Buhari In His Farm
      • President Buhari Moves Into Presidential Villa
      • CIN NAMAN MUTANE DA AZUMI
      • Messi ya jajantawa Neymar bisa jan kati
      • Limamai sun soki daina ciyarwa da azumi
      • Rahmatullah Part 7
      • MAGANIN CIWON MARA
      • Dan-Maraya Jos ya rasu
      • [Tafsir] DR SANI UMAR RIJIYALLEMU
      • [Tafsir]Download Ramadan Day 1 Tafsir By Sheikh Am...
      • [Mp3 Tafsir] Download Ramadan Day 1 Tafsir By Shei...
      • [Mp3 Tafsir] Download Ramadan Day 1 BySheik Kabir ...
      • Dan Marayan Jos Is Dead
      • Kakuta ya koma Sevilla
      • Gwamnatin Bauchi ta kwato motoci 28
      • FIQHUN AZUMI DAGA ZAUREN FIQHU
      • Rahmatullah Part 6
      • SHIN AURENSU ZAI GYARU?
      • Bauchi Govt Seizes 22 Vehicles From Yuguda’s Wives
      • Rahmatullah Part 5
      • SIFFOFIN ALJANNAH
      • SHIN KOYA HALATTA MUSULMI YAYI AIKI A CHOCHI, DON ...
      • ADDU'A GAMAI AZUMI IDAN ZAIYI BUDA BAKI.
      • Sani Musa DanjaYayi Rabon Shinkafa A Kano
      • Kano Pillars ta doke Giwa FC da ci 4-1
      • [MUSIC] Download Kololuwar Fahimta By Naziru M Adam
      • A Touching Hadith About Dua During Iftar
      • Summary Of Things That Nullify A Person's Fast (sawm)
      • FIQHUN AZUMI DAGA ZAUREN FIQHU
      • NAIMAKA RANA PART 10
      • HUKUNCIN CIN NAMAN SADAKAR ALJANU
      • IYAYENTA SUN HANA TA KOMAWA WAJEN MIJINTA
      • Wani dan bindiga ya kai hari a South Carolina
      • Dangote ya dade yana sha’awar Arsenal
      • Bam ya hallaka mutane 23 a Monguno
      • Ni ma ina kaunar Nafisa — Adam Zango
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • The Missing seven-year-old boy found dead in Kano
    Seven-year-old Khalifa Saminu Saleh was tragically found deceased six days after he was reported missing in the Kuruma community...
  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Rikicin Tsakanin Hadiza Gabon Da Zaharadeen Sani ( Bayanai Da Rahoto) S...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger